Upgrade to Pro

  • JOS
    Congratulations to those men that married early.

    See wetin remain for us
    #cometojos
    #nigeria
    #ghana
    #arewa
    #plateaustate
    #arewam
    #viralpost
    Come to jos
    JOS Congratulations to those men that married early. See wetin remain for us #cometojos #nigeria #ghana #arewa #plateaustate #arewam #viralpost Come to jos
  • The construction of Arise Compassionate Homes throughout the state, which he is currently being celebrated for, the monthly 50 thousand Naira palliative for elderly care throughout the state, the free medical outreach programmes he has been funding, the Arise Free Food Voucher programme executed under the Bulk Purchase Agency, the 2 billion Naira interest-free loans to traders as well as Arewa, Yoruba, Igbo and Niger Delta communities in the state, the 500 thousand Naira grant given to each of the over 800 budding entrepreneurs under the IBOM-LED Entrepreneurship Accelerator Programme (EAP), the payment of bursary and other
    The construction of Arise Compassionate Homes throughout the state, which he is currently being celebrated for, the monthly 50 thousand Naira palliative for elderly care throughout the state, the free medical outreach programmes he has been funding, the Arise Free Food Voucher programme executed under the Bulk Purchase Agency, the 2 billion Naira interest-free loans to traders as well as Arewa, Yoruba, Igbo and Niger Delta communities in the state, the 500 thousand Naira grant given to each of the over 800 budding entrepreneurs under the IBOM-LED Entrepreneurship Accelerator Programme (EAP), the payment of bursary and other
    Positive
    1
  • The Arewa Consultative Forum has thrown its weight behind the operations of Dangote Petroleum Refinery and Petrochemicals Industry amidst emerging controversies surrounding the facility.
    The Arewa Consultative Forum has thrown its weight behind the operations of Dangote Petroleum Refinery and Petrochemicals Industry amidst emerging controversies surrounding the facility.
  • Bulle ita ma ta nuna ƙwazo da sadaukarwar da kuma jajircewa wajen labarai da suka fi shafar mutane inda take jin ta-bakin mutanen da ba a cika ji daga gare su ba da kuma ƙwarewarta wajen gabatarwa wanda hakan ya gamsar da alƙalan.
    Bulle ita ma ta nuna ƙwazo da sadaukarwar da kuma jajircewa wajen labarai da suka fi shafar mutane inda take jin ta-bakin mutanen da ba a cika ji daga gare su ba da kuma ƙwarewarta wajen gabatarwa wanda hakan ya gamsar da alƙalan.
  • https://kol.jumia.com/api/click/link/2dd5f0a9-2394-4cab-b5fd-d64ae0a6037f/0416c042-4520-4e43-b32f-e608a76502c9?s1=Isreal+olarewaju&s2=Danloader
    https://kol.jumia.com/api/click/link/2dd5f0a9-2394-4cab-b5fd-d64ae0a6037f/0416c042-4520-4e43-b32f-e608a76502c9?s1=Isreal+olarewaju&s2=Danloader
  • https://kol.jumia.com/api/click/link/2dd5f0a9-2394-4cab-b5fd-d64ae0a6037f/0c7c436a-7891-435c-a9fc-3881f7125b11?s1=Isreal+olarewaju&s2=Danloader
    https://kol.jumia.com/api/click/link/2dd5f0a9-2394-4cab-b5fd-d64ae0a6037f/0c7c436a-7891-435c-a9fc-3881f7125b11?s1=Isreal+olarewaju&s2=Danloader
  • #arewa TikTok
    #arewa TikTok
  • I dey feel you arewa
    I dey feel you arewa
  • A yanzu haka dai hankalin 'yan arewacin Najeriya mazauna garin Abavo da ke jihar Delta ya kwanta, biyo bayan janye wa'adin da ake zargin masarautar garin ta ba su na kwanaki hudu da su fice daga garin, saboda yawaitar matsalar sace-sacen jama'a da ta addabi yankin.

    Janyewar wannan wa’adi dai ta biyo bayan kwarmata lamarin da 'yan arewar suka yi a sashen Hausa na BBC, abin ya kai ga kunnen fadar shugaban Najeriyar, da gwamnan jihar ta Delta, da shugaban ƙaramar hukumar Ika ta Kudu, da Haɗakar ƙungiyoyin kare fararen hula na arewacin Najeriya ta CNG, na shiga tsakani.

    Sarkin Hausawan garin na Abavo, Usman Alasan ya shaidawa BBC cewar “mun yi sallah lafiya ranar juma’a babu wanda ya ce mana kanzil, gwamnan jihar ya turo mana wakilai don jin halin da muke ciki, sannan aka tura DPO ya je wajen sarakunan yankin, inda kuma ya dawo ya sanar da su cewar an janye wannan wa’adi da aka ba su''

    Sarkin Hausawan garin na Abavo ya ce “Dukkan ɓangarorin an yi kira garesu tare da jan hankalinsu da dukkan su zauna da juna lafiya ba tare da wata fargaba ba” inji shi.
    A yanzu haka dai hankalin 'yan arewacin Najeriya mazauna garin Abavo da ke jihar Delta ya kwanta, biyo bayan janye wa'adin da ake zargin masarautar garin ta ba su na kwanaki hudu da su fice daga garin, saboda yawaitar matsalar sace-sacen jama'a da ta addabi yankin. Janyewar wannan wa’adi dai ta biyo bayan kwarmata lamarin da 'yan arewar suka yi a sashen Hausa na BBC, abin ya kai ga kunnen fadar shugaban Najeriyar, da gwamnan jihar ta Delta, da shugaban ƙaramar hukumar Ika ta Kudu, da Haɗakar ƙungiyoyin kare fararen hula na arewacin Najeriya ta CNG, na shiga tsakani. Sarkin Hausawan garin na Abavo, Usman Alasan ya shaidawa BBC cewar “mun yi sallah lafiya ranar juma’a babu wanda ya ce mana kanzil, gwamnan jihar ya turo mana wakilai don jin halin da muke ciki, sannan aka tura DPO ya je wajen sarakunan yankin, inda kuma ya dawo ya sanar da su cewar an janye wannan wa’adi da aka ba su'' Sarkin Hausawan garin na Abavo ya ce “Dukkan ɓangarorin an yi kira garesu tare da jan hankalinsu da dukkan su zauna da juna lafiya ba tare da wata fargaba ba” inji shi.