• MEN USED BY GOD. BE EMPOWERED TO DO EXPLOITS IN THESE LAST DAYS. THE LATTER GLORY

    _CHARLES G FINNEY_ A man with massive fire, his appearance caused 200 souls to weep without any sermon. He rode on a horse through a city and people went down crying for salvation...

    _WILLIAM SEYMOUR_ a man with rugged tongue of fire, in his days the fire of the Lord came down physically to demonstrate ancient realities...

    _JOHN G LAKE_ a man with tongue of fire; he healed the sick to the point they arrested him for practising medicine without medical license...

    _JOHN CARVINE_ of Geneva in Switzerland. ....he paid the price to the point that in Geneva their is no house without a prayer warrior and he achieved it during his time by praying...

    _JOHN KNOX_ of Scotland, he cried to God saying " give me Scotland or I die and God gave him Scotland that after his death ten years after there is no beer parlour in that city.

    _ST. PATRICK _of Ireland a man with raw fire he used his signature to raise a 6 month buried corpse. ....he cursed snake in Ireland and till date there is no snake in Ireland. They tagged him the Apostle of Ireland....*

    _FRANCE ASSISI of Italy carried God to the point he understood the singing of birds...

    _JOHN WESLEY_ preached after they drove him from the city and he went to his father's grave and he used it as pulpit. 700 hundred people came to listen to him. Journalist enquired from him what is his secret? he said "I set myself on fire and people come and watch me burning"

    KATHRYN KHULMAN was so anointed that people were being slain under anointing on her way to the airport just by passing the same way she passed...

    ARCH BISHOP BENSON IDAHOSA so anointed that by his word, he cancelled the meeting of the whole witches in the world meant to be hosted in Nigeria...

    T. L. OSBORN was so empowered in the Holy ghost that in some of his crusade, Jesus appeared in the sky which lead to the salvation of many...
    MEN USED BY GOD. BE EMPOWERED TO DO EXPLOITS IN THESE LAST DAYS. THE LATTER GLORY🔥🔥🔥🔥 _CHARLES G FINNEY_ A man with massive fire, his appearance caused 200 souls to weep without any sermon. He rode on a horse through a city and people went down crying for salvation... _WILLIAM SEYMOUR_ a man with rugged tongue of fire, in his days the fire of the Lord came down physically to demonstrate ancient realities... _JOHN G LAKE_ a man with tongue of fire; he healed the sick to the point they arrested him for practising medicine without medical license... _JOHN CARVINE_ of Geneva in Switzerland. ....he paid the price to the point that in Geneva their is no house without a prayer warrior and he achieved it during his time by praying... _JOHN KNOX_ of Scotland, he cried to God saying " give me Scotland or I die and God gave him Scotland that after his death ten years after there is no beer parlour in that city. _ST. PATRICK _of Ireland a man with raw fire🔥 he used his signature to raise a 6 month buried corpse. ....he cursed snake in Ireland and till date there is no snake in Ireland. They tagged him the Apostle of Ireland....* _FRANCE ASSISI of Italy carried God to the point he understood the singing of birds... _JOHN WESLEY_ preached after they drove him from the city and he went to his father's grave and he used it as pulpit. 700 hundred people came to listen to him. Journalist enquired from him what is his secret? he said "I set myself on fire and people come and watch me burning" KATHRYN KHULMAN was so anointed that people were being slain under anointing on her way to the airport just by passing the same way she passed... ARCH BISHOP BENSON IDAHOSA so anointed that by his word, he cancelled the meeting of the whole witches in the world meant to be hosted in Nigeria... T. L. OSBORN was so empowered in the Holy ghost that in some of his crusade, Jesus appeared in the sky which lead to the salvation of many...
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • https://mycashpoint.online/register/Kosisichukwu
    Rush now and pack ur money
    https://mycashpoint.online/register/Kosisichukwu Rush now and pack ur money 👆👆
    MyCashpoint
    mycashpoint.online
    We reward every user with ₦20,000 welcome bonus and ₦4,000 referral bonus.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • https://mycashpoint.online/register/Kosisichukwu
    New paying update laucger
    https://mycashpoint.online/register/Kosisichukwu New paying update laucger👆👆
    MyCashpoint
    mycashpoint.online
    We reward every user with ₦20,000 welcome bonus and ₦4,000 referral bonus.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Withdrawal received from
    https://mycashpoint.online/register/Kosisichukwu
    Withdrawal received from https://mycashpoint.online/register/Kosisichukwu
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • https://mycashpoint.online/register/Kosisichukwu
    People are withdrawing from this update
    Start now with the link below
    https://mycashpoint.online/register/Kosisichukwu People are withdrawing from this update Start now with the link below
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • https://mycashpoint.online/register/Kosisichukwu
    https://mycashpoint.online/register/Kosisichukwu
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • https://mycashpoint.online/register/Kosisichukwu..
    Another free update is out
    https://mycashpoint.online/register/Kosisichukwu.. Another free update is out
    MyCashpoint
    mycashpoint.online
    We reward every user with ₦20,000 welcome bonus and ₦4,000 referral bonus.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • The Chairman of Irepodun Local Government of Kwara, Mr Abdulazeez Yakubu, on Monday, convened an emergency security meeting in response to the recent abduction of three persons in Agbamu area of the council.


    The meeting brought together representatives of law enforcement agencies, local security outfits, community leaders, and senior government officials to address the worsening security situation in the area.

    Yakubu expressed grave concern over the growing security breaches, attributing them to complacency among security personnel after initial successes during the early months of his administration.

    He said that security remained a top priority of his administration, warning that “criminals do not take breaks so neither should security agencies.

    “Security is a serious business, and we cannot afford to relax.

    “The local security forces must do everything within their powers to ensure the safe return of the kidnapped victims.

    “The government does not encourage ransom payments, and we must prevent such incidents from recurring,” the chairman said.

    He further urged residents to be vigilant and report suspicious activities to security operatives, emphasising that security is a collective responsibility.
    The Chairman of Irepodun Local Government of Kwara, Mr Abdulazeez Yakubu, on Monday, convened an emergency security meeting in response to the recent abduction of three persons in Agbamu area of the council. The meeting brought together representatives of law enforcement agencies, local security outfits, community leaders, and senior government officials to address the worsening security situation in the area. Yakubu expressed grave concern over the growing security breaches, attributing them to complacency among security personnel after initial successes during the early months of his administration. He said that security remained a top priority of his administration, warning that “criminals do not take breaks so neither should security agencies. “Security is a serious business, and we cannot afford to relax. “The local security forces must do everything within their powers to ensure the safe return of the kidnapped victims. “The government does not encourage ransom payments, and we must prevent such incidents from recurring,” the chairman said. He further urged residents to be vigilant and report suspicious activities to security operatives, emphasising that security is a collective responsibility.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • ƘARIN HASKE SS (86): FITO-NA-FITO TSAKANIN GA*ZA DA MAHAUKACIN KARE MAI CIZO(11)

    Dangane da batun tura Falasɗinawa zuwa Saharar Sinai, jiya Shugaban Misira Sisi ya yi magana. Amma a cikin maganarsa babu mutunci ko na Sisin kwabo a cikinta, babu tausayi, babu nuna rahama ko kaɗan zuwa ga raunanan Falasɗinawa. Son kai ne a cikin jawabinsa zalla.

    Amma duk da haka matsayarsu za ta amfani mihwarul muƙawama. Sisi ya gasgata Hasashen da Ƙarin Haske ya kwashe shekara yana yi dangane da matsayar Misira a wannan rikicin.

    Ga abunda Sisi yace:

    “Mayarda Falasɗinawa zuwa Saharar Sinai, tamkar mayarda fikirar resistance axis da yaƙi ne zuwa wajen. Yin haka zai bawa Is*ra’ila dama ta kaiwa iyakokin Misira hari da sunan daƙile yan gwagwarmaya, da sunan kare kanta. To ai sunada Saharar Negev, Is*ra’ila ta turasu a can mana”.

    A cikin wannan maganar akwai manyan abubuwa guda ukku:

    1. Matsayar Misira a kan wannan rikicin shine, su ba ruwansu ko da Isr*a’ila za ta kashe kowa a Ga*za, domin wannan ba matsalar Egypt bane. Amma basu yadda a kashesu a cikin iaykokinsu ba, ba domin suna tausayinsu ba, sai domin kada wannan yasa Is*ra’ila ta mamayi yankinsu.

    2. Sisi da rundunarsu ta Misra, suna da masaniyar me ake ƙoƙarin kullawa, sun san manufar Mahaukacin Kare na mayarda Gaza babban wajen shakatawa a yammacin Asiya , to wannan ba damuwarsu bace, damuwarsu kada a taɓa masu Sinai ɗinsu.

    3. A cikin jawabinsa akwai nuna isa da ƙarfi wanda sojojin Misira ke da shi, idan ana magana dangane da saɓanin da ke tsakaninsu da Is*ra’ila. Duk da cewa da Sisi da Na tan yaaa hooo duk yan club ɗaya ne, amma akwai inda suka rabu, shine batun taɓa iyakokin Misira, iyakokin da sojojin amfani da su wajen ci gaba da shugabanci a Egypt.

    Misrawa na ganin sojojinsu a matsayin manyan Gwaraza ne saboda sun yaƙi Isra’ila sun kwato Sinai a hannunsu a shekarun baya. To idan Sisi ya yi wasa, wannan siƙar ta fita, to al’umma za su bar ganinsu a matsayin Gwaraza, wannan zai iya haifar da samun sauyi Na Asali a Egypt.

    To a wajen sojojin Misira Gara su gwabza yaƙi da Isra’ila da ace sun barta ta zubar masu da kima ba tare da an yi yaƙi ba. Wato kin amincewar ba domin tausayi bane, magana ce ta kariyar kai.

    Amma duk da haka, wannan zai amfani gwagwarmayar Falasɗinawa, kamar yadda ya mafanesu a sadda ake yaƙi. Idan Misira ta dage a kan wannan matsayar, su kuma Falasɗinawa suka dage da Tirjiya a cikin gida, to dole a bar masu kayansu,a bar masu gazarsu.

    Idan kuma Misira ta kasa jurewa matsin lambar Mahaukacin Kare ta ƙara masu tarrifs da janye masu tallafi, to wannan zai bawa Mahaukacin Kare damar ƙara kuzari wajen ganin ya kori Falasɗinawa daga G*aza.

    Har yanzu dai ta wannan janibin Misira ce za ta taka rawa,koda kuwa rawar ta son Kai ce. Dama su aƙidar yan ƙasanci ne ke gudana a cikin jijiyoyinsu ba kishin addini ba. Iyakokin Misira ne Holly na farko a cikin tsarin sojojinsu ba masallacin Qudus ba.

    Wannan matsayar da Misira ke ɗauka idan ana maganar iyakokinta shine dalilin da yasa hatta ita kanta Misra suke son gamawa da ita a nan gaba. Kamr yadda Ƙarin Haske Sabo shafi na 78 ya yi bayani.

    To fatanmu shine su yi tsaye a kan wannan ra’ayin duk da akwai rashin tausayin Falasɗinawa a cikinsa, domin cewa a kaisu Saharar Negev da Sisi yayi, shine gayar rashin tausayi da rashin mutunci da cin fuska zuwa ga raunanan Ga*za.

    Wannan hanyar ta Tirjiya domin ƙasa,kamar yadda Misirawa suke yi, ko domin Qudus kamar yadda resistance axis ke yi, itace hanya ta biyu ta yakar wannan lamari.

    Ƙarin bayani zai zo insha’Allah .

    Shamsudeen Hassan Zuru
    29/1/2025
    ƘARIN HASKE SS (86): FITO-NA-FITO TSAKANIN GA*ZA DA MAHAUKACIN KARE MAI CIZO(11) Dangane da batun tura Falasɗinawa zuwa Saharar Sinai, jiya Shugaban Misira Sisi ya yi magana. Amma a cikin maganarsa babu mutunci ko na Sisin kwabo a cikinta, babu tausayi, babu nuna rahama ko kaɗan zuwa ga raunanan Falasɗinawa. Son kai ne a cikin jawabinsa zalla. Amma duk da haka matsayarsu za ta amfani mihwarul muƙawama. Sisi ya gasgata Hasashen da Ƙarin Haske ya kwashe shekara yana yi dangane da matsayar Misira a wannan rikicin. Ga abunda Sisi yace: “Mayarda Falasɗinawa zuwa Saharar Sinai, tamkar mayarda fikirar resistance axis da yaƙi ne zuwa wajen. Yin haka zai bawa Is*ra’ila dama ta kaiwa iyakokin Misira hari da sunan daƙile yan gwagwarmaya, da sunan kare kanta. To ai sunada Saharar Negev, Is*ra’ila ta turasu a can mana”. A cikin wannan maganar akwai manyan abubuwa guda ukku: 1. Matsayar Misira a kan wannan rikicin shine, su ba ruwansu ko da Isr*a’ila za ta kashe kowa a Ga*za, domin wannan ba matsalar Egypt bane. Amma basu yadda a kashesu a cikin iaykokinsu ba, ba domin suna tausayinsu ba, sai domin kada wannan yasa Is*ra’ila ta mamayi yankinsu. 2. Sisi da rundunarsu ta Misra, suna da masaniyar me ake ƙoƙarin kullawa, sun san manufar Mahaukacin Kare na mayarda Gaza babban wajen shakatawa a yammacin Asiya , to wannan ba damuwarsu bace, damuwarsu kada a taɓa masu Sinai ɗinsu. 3. A cikin jawabinsa akwai nuna isa da ƙarfi wanda sojojin Misira ke da shi, idan ana magana dangane da saɓanin da ke tsakaninsu da Is*ra’ila. Duk da cewa da Sisi da Na tan yaaa hooo duk yan club ɗaya ne, amma akwai inda suka rabu, shine batun taɓa iyakokin Misira, iyakokin da sojojin amfani da su wajen ci gaba da shugabanci a Egypt. Misrawa na ganin sojojinsu a matsayin manyan Gwaraza ne saboda sun yaƙi Isra’ila sun kwato Sinai a hannunsu a shekarun baya. To idan Sisi ya yi wasa, wannan siƙar ta fita, to al’umma za su bar ganinsu a matsayin Gwaraza, wannan zai iya haifar da samun sauyi Na Asali a Egypt. To a wajen sojojin Misira Gara su gwabza yaƙi da Isra’ila da ace sun barta ta zubar masu da kima ba tare da an yi yaƙi ba. Wato kin amincewar ba domin tausayi bane, magana ce ta kariyar kai. Amma duk da haka, wannan zai amfani gwagwarmayar Falasɗinawa, kamar yadda ya mafanesu a sadda ake yaƙi. Idan Misira ta dage a kan wannan matsayar, su kuma Falasɗinawa suka dage da Tirjiya a cikin gida, to dole a bar masu kayansu,a bar masu gazarsu. Idan kuma Misira ta kasa jurewa matsin lambar Mahaukacin Kare ta ƙara masu tarrifs da janye masu tallafi, to wannan zai bawa Mahaukacin Kare damar ƙara kuzari wajen ganin ya kori Falasɗinawa daga G*aza. Har yanzu dai ta wannan janibin Misira ce za ta taka rawa,koda kuwa rawar ta son Kai ce. Dama su aƙidar yan ƙasanci ne ke gudana a cikin jijiyoyinsu ba kishin addini ba. Iyakokin Misira ne Holly na farko a cikin tsarin sojojinsu ba masallacin Qudus ba. Wannan matsayar da Misira ke ɗauka idan ana maganar iyakokinta shine dalilin da yasa hatta ita kanta Misra suke son gamawa da ita a nan gaba. Kamr yadda Ƙarin Haske Sabo shafi na 78 ya yi bayani. To fatanmu shine su yi tsaye a kan wannan ra’ayin duk da akwai rashin tausayin Falasɗinawa a cikinsa, domin cewa a kaisu Saharar Negev da Sisi yayi, shine gayar rashin tausayi da rashin mutunci da cin fuska zuwa ga raunanan Ga*za. Wannan hanyar ta Tirjiya domin ƙasa,kamar yadda Misirawa suke yi, ko domin Qudus kamar yadda resistance axis ke yi, itace hanya ta biyu ta yakar wannan lamari. Ƙarin bayani zai zo insha’Allah . Shamsudeen Hassan Zuru 29/1/2025
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Hussaina matar Seaman Abbas ta ce yanzu basa tare da mijinta Seaman Abbas

    Ba sakinta ya yi ba amma wulakanci da hantara da cin mutuncin da take zargin yake mata shi da danginsa da yan garinsu abun yayi yawa, kuma duk suna yi mata cin mutuncin ne saboda zargin an bata gudunmawar Naira milyan N20 daga Berekete Family. Tace kuma ba gaskiya bane ba a bata ko sisi ba.

    Yanzu dai haka bayan sun fatattako ta daga gidan mijin tana cen tana fama da rashin lafiya har ma ta roki a taya ta da addu'a...

    Abun lura shine Seaman Abbas ya ji sauki, yana cikin hayyacinsa, ya dawo lafiyarsa lau
    Hussaina matar Seaman Abbas ta ce yanzu basa tare da mijinta Seaman Abbas Ba sakinta ya yi ba amma wulakanci da hantara da cin mutuncin da take zargin yake mata shi da danginsa da yan garinsu abun yayi yawa, kuma duk suna yi mata cin mutuncin ne saboda zargin an bata gudunmawar Naira milyan N20 daga Berekete Family. Tace kuma ba gaskiya bane ba a bata ko sisi ba. Yanzu dai haka bayan sun fatattako ta daga gidan mijin tana cen tana fama da rashin lafiya har ma ta roki a taya ta da addu'a... Abun lura shine Seaman Abbas ya ji sauki, yana cikin hayyacinsa, ya dawo lafiyarsa lau
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
More Results
Upgrade to Pro
Choose the Plan That's Right for You