Sponsored
  • Luke 2:1-3 And it came to pass in those days, that there went out a decree from Caesar Augustus, that all the world should be taxed.
    (And this taxing was first made when Cyrenius was governor of Syria.)
    And all went to be taxed, every one into his own city.
    Luke 2:1-3 And it came to pass in those days, that there went out a decree from Caesar Augustus, that all the world should be taxed. (And this taxing was first made when Cyrenius was governor of Syria.) And all went to be taxed, every one into his own city.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • SYRIA TA SHIGA WALA GIGI

    Syria ta zama mace da ciki a wajen waɗanda suka tunkuɗe Asad, musamman Turkiyya da Qatar Sun rasa sanin ina aka dosa.

    Bayyane ta koma ɓoye. Hatta Amrk batada matsaya kwara ɗaya a kan Sy*ria.

    Mutum biyu ne kaɗai suka san me suke son yi a Syria kuma suka fara shirye-shiryen aikatawa, su ne Haramtacciyar ƙasar Is*ra'il*a da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ɗayansu ne zai mallaki Sy*ria a nan gaba.

    A gajeren Hasashe irin na wanda ke kallon abubuwa daga nesa, wanda ba lallai bane ya zamo daidai, ga dukkan alamu ita Isr*a'ila za ta kafa iko na wacin gadi a Sy*ria kafin daga baya mazajen Kararru su mata zuwa guda. Duka ɗauka za a mata a Syria, ba taf-taf-taf za a tsaya a na yi ba. Amma sai bayan sun gama nasu display ɗin irin na yan wasan Dandali.

    Idan wannan hasashen ya tabbata, to zai zamo kenan a Syria aka fara Damben, kuma a nan ne za a buga final.

    Jolani ƙwararren player ne da Amrk ta yaye a yammacin Iraqi a shekarun baya, kafin. Ya zamo karen Hukumar leken Asiri Turkawa. Yanzu kuma da ya samu iko ya fara bugun Kaki yana bugun taiki. Ga dukkan alamu Turkiyya ta fara hattara da shi, saboda basu gane motsinsa ba. Ba abun mamaki bane a nan gaba Kare ya juya ya ciji masu gidansa. Butulallen Mahalbi zai kiran gasar halbi da wanda ya kowa masa riƙe Baka. Dama dai shi ramin ƙarya ƙurarre ne.

    Mu je zuwa wai Mahaukaci ya hau kura...

    Shamsudeen Hassan Zuru
    SYRIA TA SHIGA WALA GIGI Syria ta zama mace da ciki a wajen waɗanda suka tunkuɗe Asad, musamman Turkiyya da Qatar😀 Sun rasa sanin ina aka dosa. Bayyane ta koma ɓoye. Hatta Amrk batada matsaya kwara ɗaya a kan Sy*ria. Mutum biyu ne kaɗai suka san me suke son yi a Syria kuma suka fara shirye-shiryen aikatawa, su ne Haramtacciyar ƙasar Is*ra'il*a da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ɗayansu ne zai mallaki Sy*ria a nan gaba. A gajeren Hasashe irin na wanda ke kallon abubuwa daga nesa, wanda ba lallai bane ya zamo daidai, ga dukkan alamu ita Isr*a'ila za ta kafa iko na wacin gadi a Sy*ria kafin daga baya mazajen Kararru su mata zuwa guda. Duka ɗauka za a mata a Syria, ba taf-taf-taf za a tsaya a na yi ba. Amma sai bayan sun gama nasu display ɗin irin na yan wasan Dandali. Idan wannan hasashen ya tabbata, to zai zamo kenan a Syria aka fara Damben, kuma a nan ne za a buga final. Jolani ƙwararren player ne da Amrk ta yaye a yammacin Iraqi a shekarun baya, kafin. Ya zamo karen Hukumar leken Asiri Turkawa. Yanzu kuma da ya samu iko ya fara bugun Kaki yana bugun taiki. Ga dukkan alamu Turkiyya ta fara hattara da shi, saboda basu gane motsinsa ba. Ba abun mamaki bane a nan gaba Kare ya juya ya ciji masu gidansa. Butulallen Mahalbi zai kiran gasar halbi da wanda ya kowa masa riƙe Baka. Dama dai shi ramin ƙarya ƙurarre ne. Mu je zuwa wai Mahaukaci ya hau kura... Shamsudeen Hassan Zuru
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Moses also gave the Israelites a warning. In order to continue living in their bountiful land, they had to obey Jehovah’s commandments. Moses urged them to “choose life” by listening to Jehovah and by “sticking to him.” However, the Israelites rejected Jehovah. So in time God allowed the Assyrians and later the Babylonians to conquer them and take them into exile
    Moses also gave the Israelites a warning. In order to continue living in their bountiful land, they had to obey Jehovah’s commandments. Moses urged them to “choose life” by listening to Jehovah and by “sticking to him.” However, the Israelites rejected Jehovah. So in time God allowed the Assyrians and later the Babylonians to conquer them and take them into exile
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Kuzo muga yadda Birnin Los Angeles ya zama kufai sakamakon ibtila'in wutar daji data lankwame garin.

    #Maulud2024 #AbujaStruggle #Israel #nigeria #12december #IsraeliCrimes #tunabaya #california #iran #Syrian #losangeles
    Kuzo muga yadda Birnin Los Angeles ya zama kufai sakamakon ibtila'in wutar daji data lankwame garin. #Maulud2024 #AbujaStruggle #Israel #nigeria #12december #IsraeliCrimes #tunabaya #california #iran #Syrian #losangeles
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • 3️⃣ Hundreds of *demonstrators took to the streets in Christian areas of Damascus to protest the burning of a Christmas tree* near Hama in central Syria , AFP journalists witnessed.

    _“We demand the rights of Christians,”_ *protesters chanted as they marched through the Syrian capital* towards the headquarters of the Orthodox Patriarchate in the Bab Sharqi neighborhood.

    The protests come a little more than *two weeks after an armed coalition led by Islamists* topped the government of Bashar al-Assad.

    The protests erupted after a video spread on social media showing *hooded fighters setting fire to a Christmas tree in the Christian-majority town of Suqaylabiyah* , near Hama.
    3️⃣ Hundreds of *demonstrators took to the streets in Christian areas of Damascus to protest the burning of a Christmas tree* near Hama in central Syria , AFP journalists witnessed. 🇸🇾 _“We demand the rights of Christians,”_ *protesters chanted as they marched through the Syrian capital* towards the headquarters of the Orthodox Patriarchate in the Bab Sharqi neighborhood. 🎄 The protests come a little more than *two weeks after an armed coalition led by Islamists* topped the government of Bashar al-Assad. 🔥 The protests erupted after a video spread on social media showing *hooded fighters setting fire to a Christmas tree in the Christian-majority town of Suqaylabiyah* , near Hama.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Marhum Malam Adamu tsoho Jos ya bar duniya a cikin Akawun ɗin sa na banki be wuce dubu 70 duka biyu da ya ke amfani da su ba, bai mallaki gida ba bai mallaki tafkekiyar gona ba.

    Abinda ya bar wa ƴaƴan sa shine gadon litattafa da tarin ilmin gidan Annabta (S). Ba shakka na gano rayuwar Imam Ali cikin rayuwar da Sheikh Adamu tsoho jos yayi da mu. Allah ta'ala ya sake dausaya makwancin ka Baba .



    #Maulud2024 #nigeria #12december #tunabaya #iran #Syrian #Gaza #tarihi #Hauza #Israel
    Marhum Malam Adamu tsoho Jos ya bar duniya a cikin Akawun ɗin sa na banki be wuce dubu 70 duka biyu da ya ke amfani da su ba, bai mallaki gida ba bai mallaki tafkekiyar gona ba. Abinda ya bar wa ƴaƴan sa shine gadon litattafa da tarin ilmin gidan Annabta (S). Ba shakka na gano rayuwar Imam Ali cikin rayuwar da Sheikh Adamu tsoho jos yayi da mu. Allah ta'ala ya sake dausaya makwancin ka Baba 😢. #Maulud2024 #nigeria #12december #tunabaya #iran #Syrian #Gaza #tarihi #Hauza #Israel
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • The United States announced Monday that it was providing additional sanctions relief on some activities in Syria for the next six months to ease access to basic services following the fall of strongman Bashar al-Assad.
    The United States announced Monday that it was providing additional sanctions relief on some activities in Syria for the next six months to ease access to basic services following the fall of strongman Bashar al-Assad.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • What we covered here
    • Jordan will host a summit on Syria over the weekend with foreign ministers from Western and Arab nations. Diplomats will discuss ways to support a smooth transitional process “led by Syrians,” the foreign ministry said.

    • The UN chief said he is deeply concerned about “violations of Syria’s sovereignty” after Israel launched hundreds of strikes and deployed ground troops in the country. The top US diplomat said Israel had made clear its stated purpose of trying to prevent arms from falling into “the wrong hands.
    What we covered here • Jordan will host a summit on Syria over the weekend with foreign ministers from Western and Arab nations. Diplomats will discuss ways to support a smooth transitional process “led by Syrians,” the foreign ministry said. • The UN chief said he is deeply concerned about “violations of Syria’s sovereignty” after Israel launched hundreds of strikes and deployed ground troops in the country. The top US diplomat said Israel had made clear its stated purpose of trying to prevent arms from falling into “the wrong hands.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Syrian rebel leader Mohammad al-Jolani said he would dissolve the security forces of the toppled Assad regime. Meanwhile, Syria’s caretaker prime minister reiterated that the interim government will serve until March.

    • A missing US man has been found in Syria, where he said he was kept in prison after entering the country as a pilgrim. Officials are working to bring him home.
    Syrian rebel leader Mohammad al-Jolani said he would dissolve the security forces of the toppled Assad regime. Meanwhile, Syria’s caretaker prime minister reiterated that the interim government will serve until March. • A missing US man has been found in Syria, where he said he was kept in prison after entering the country as a pilgrim. Officials are working to bring him home.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • This development signals that the consequences of Syria's prolonged conflict will continue to influence political discourse, with the fate of Assad's regime, Turkey's involvement, and the broader regional order remaining key points of contention for the foreseeable future
    This development signals that the consequences of Syria's prolonged conflict will continue to influence political discourse, with the fate of Assad's regime, Turkey's involvement, and the broader regional order remaining key points of contention for the foreseeable future
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
More Results