0 Comments
·0 Shares
·0 Reviews
-
-
-
The Prince's Heartbeat
In the sun-kissed savannas of Tanzania, 25-year-old Aisha Mwanga lived a simple life as a wildlife conservationist. Her passion for protecting the majestic elephants and lions of the Serengeti had earned her recognition and respect from her community.
One day, while on a conservation mission, Aisha encountered the handsome Prince Ali "Leo" Kiboko of the Swahili Kingdom. Leo, on a diplomatic visit to Tanzania, was captivated by Aisha's beauty, intelligence, and dedication to conservation.
As they spent more time together, exploring the Serengeti and discussing conservation efforts, Aisha and Leo discovered a deep connection. They shared stories, laughed, and danced under the starry African sky.
However, their blossoming romance was threatened when Leo's parents, the sultan and sultana, insisted that he marry a woman from a royal lineage to secure the kingdom's future.
Determined to be with Aisha, Leo proposed a bold plan: he would convince his parents to accept Aisha as his chosen partner, and they would work together to protect the Serengeti's precious wildlife.
Aisha, touched by Leo's love and determination, accepted his proposal. Together, they embarked on a journey to unite their families and preserve the beauty of Africa.
In the end, love prevailed, and Aisha became the princess of the Swahili Kingdom, beloved by all for her kindness, wisdom, and passion for conservation.
THE ENDThe Prince's Heartbeat In the sun-kissed savannas of Tanzania, 25-year-old Aisha Mwanga lived a simple life as a wildlife conservationist. Her passion for protecting the majestic elephants and lions of the Serengeti had earned her recognition and respect from her community. One day, while on a conservation mission, Aisha encountered the handsome Prince Ali "Leo" Kiboko of the Swahili Kingdom. Leo, on a diplomatic visit to Tanzania, was captivated by Aisha's beauty, intelligence, and dedication to conservation. As they spent more time together, exploring the Serengeti and discussing conservation efforts, Aisha and Leo discovered a deep connection. They shared stories, laughed, and danced under the starry African sky. However, their blossoming romance was threatened when Leo's parents, the sultan and sultana, insisted that he marry a woman from a royal lineage to secure the kingdom's future. Determined to be with Aisha, Leo proposed a bold plan: he would convince his parents to accept Aisha as his chosen partner, and they would work together to protect the Serengeti's precious wildlife. Aisha, touched by Leo's love and determination, accepted his proposal. Together, they embarked on a journey to unite their families and preserve the beauty of Africa. In the end, love prevailed, and Aisha became the princess of the Swahili Kingdom, beloved by all for her kindness, wisdom, and passion for conservation. THE END0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews -
My slavery today is a sign of royal majestyMy slavery today is a sign of royal majesty0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
-
Take stock of your life, how we'll have you grown over the last 5 years?
If your life hasn't taken a positive trajectory and you're still comfortable, there's a problem either with you or your environment but mostly with you.Take stock of your life, how we'll have you grown over the last 5 years? If your life hasn't taken a positive trajectory and you're still comfortable, there's a problem either with you or your environment but mostly with you.0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews -
YA SAMU TSAIKO:- Gwamnatin tarayya bazata iya fara bada kudaden kananan hukumomi a watan January ba kamar yadda ta alkawarta a baya.
Dalili saboda babban bankin najeriya CBN ya bayyana cewa bai iya gama bude akawun akawun din kananan hukumomin ba da zaa dinga zuba musu kudade.
Haka kuma akwai ka'ida wadda ake saka ran zasu cika kafin antaya musu wannan kudade wanda ake kallon yana da matukar wahala su iya cika wannan ka'idoji.
KA'IDA:- shine kowacce karamar hukuma zata rubutawa CBN yadda zata kashe kudadenta na tsawon shekaru biyu kafin fara bata kudadenta kai tsaye. Tirkashi! Domin zaa sanya ido akan yadda sukai tasarrafin kudaden.YA SAMU TSAIKO:- Gwamnatin tarayya bazata iya fara bada kudaden kananan hukumomi a watan January ba kamar yadda ta alkawarta a baya. Dalili saboda babban bankin najeriya CBN ya bayyana cewa bai iya gama bude akawun akawun din kananan hukumomin ba da zaa dinga zuba musu kudade. Haka kuma akwai ka'ida wadda ake saka ran zasu cika kafin antaya musu wannan kudade wanda ake kallon yana da matukar wahala su iya cika wannan ka'idoji. KA'IDA:- shine kowacce karamar hukuma zata rubutawa CBN yadda zata kashe kudadenta na tsawon shekaru biyu kafin fara bata kudadenta kai tsaye. Tirkashi! Domin zaa sanya ido akan yadda sukai tasarrafin kudaden.0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews -
SYRIA TA SHIGA WALA GIGI
Syria ta zama mace da ciki a wajen waɗanda suka tunkuɗe Asad, musamman Turkiyya da Qatar Sun rasa sanin ina aka dosa.
Bayyane ta koma ɓoye. Hatta Amrk batada matsaya kwara ɗaya a kan Sy*ria.
Mutum biyu ne kaɗai suka san me suke son yi a Syria kuma suka fara shirye-shiryen aikatawa, su ne Haramtacciyar ƙasar Is*ra'il*a da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ɗayansu ne zai mallaki Sy*ria a nan gaba.
A gajeren Hasashe irin na wanda ke kallon abubuwa daga nesa, wanda ba lallai bane ya zamo daidai, ga dukkan alamu ita Isr*a'ila za ta kafa iko na wacin gadi a Sy*ria kafin daga baya mazajen Kararru su mata zuwa guda. Duka ɗauka za a mata a Syria, ba taf-taf-taf za a tsaya a na yi ba. Amma sai bayan sun gama nasu display ɗin irin na yan wasan Dandali.
Idan wannan hasashen ya tabbata, to zai zamo kenan a Syria aka fara Damben, kuma a nan ne za a buga final.
Jolani ƙwararren player ne da Amrk ta yaye a yammacin Iraqi a shekarun baya, kafin. Ya zamo karen Hukumar leken Asiri Turkawa. Yanzu kuma da ya samu iko ya fara bugun Kaki yana bugun taiki. Ga dukkan alamu Turkiyya ta fara hattara da shi, saboda basu gane motsinsa ba. Ba abun mamaki bane a nan gaba Kare ya juya ya ciji masu gidansa. Butulallen Mahalbi zai kiran gasar halbi da wanda ya kowa masa riƙe Baka. Dama dai shi ramin ƙarya ƙurarre ne.
Mu je zuwa wai Mahaukaci ya hau kura...
Shamsudeen Hassan ZuruSYRIA TA SHIGA WALA GIGI Syria ta zama mace da ciki a wajen waɗanda suka tunkuɗe Asad, musamman Turkiyya da Qatar😀 Sun rasa sanin ina aka dosa. Bayyane ta koma ɓoye. Hatta Amrk batada matsaya kwara ɗaya a kan Sy*ria. Mutum biyu ne kaɗai suka san me suke son yi a Syria kuma suka fara shirye-shiryen aikatawa, su ne Haramtacciyar ƙasar Is*ra'il*a da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ɗayansu ne zai mallaki Sy*ria a nan gaba. A gajeren Hasashe irin na wanda ke kallon abubuwa daga nesa, wanda ba lallai bane ya zamo daidai, ga dukkan alamu ita Isr*a'ila za ta kafa iko na wacin gadi a Sy*ria kafin daga baya mazajen Kararru su mata zuwa guda. Duka ɗauka za a mata a Syria, ba taf-taf-taf za a tsaya a na yi ba. Amma sai bayan sun gama nasu display ɗin irin na yan wasan Dandali. Idan wannan hasashen ya tabbata, to zai zamo kenan a Syria aka fara Damben, kuma a nan ne za a buga final. Jolani ƙwararren player ne da Amrk ta yaye a yammacin Iraqi a shekarun baya, kafin. Ya zamo karen Hukumar leken Asiri Turkawa. Yanzu kuma da ya samu iko ya fara bugun Kaki yana bugun taiki. Ga dukkan alamu Turkiyya ta fara hattara da shi, saboda basu gane motsinsa ba. Ba abun mamaki bane a nan gaba Kare ya juya ya ciji masu gidansa. Butulallen Mahalbi zai kiran gasar halbi da wanda ya kowa masa riƙe Baka. Dama dai shi ramin ƙarya ƙurarre ne. Mu je zuwa wai Mahaukaci ya hau kura... Shamsudeen Hassan Zuru0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews -
-
Allah ba zai bar wasu iyayen ba wlh
Ta haifi yarinya mai rangwamen hankali,Akallah tana da shekara kusan 27 zuwa 28 yanzu haka.
Amma a haka take saka kai ta tafi tallan magunguna tun 7am har kusan 10pm,ta bar yarinyar tana gararamba a cikin anguwa,babu abinci safe,rana balle na dare sai wanda ya dubi Allah da Annabi ya samma yarinyar dan kadan.
Kwanaki wani dan abokin Abbanmu yazo yace ai wa uwar yarinyar magana samarin anguwa suna lalata yarinyar su bata Naira 20 ko 50,duk tsanata da fitar dare haka na daidaici lokcin dawowarta naje na gaya mata abinda aka zo da shi sbd hankali na ya tashi wlh,a lokcin ta nuna min zata gyara ta dinga bayar da ita ajiya a wani gidan amma karshe bata gyara ba sai zagi da ta biyo bayana da shi.
Babban abin tashin hankalin yanzu ta tsiri tafiya tallan magungunanta wasu garuruwan da zata je tai kwana 2 ko 3 ma kuma bata bar yarinyar a hannun kowa ba,sai wanda ya dubi Allah in dare yayi yace ta shigo gidansa ta kwana.
Yau ma ta sake saka kanta ta yi irin wannan tafiyar,su kuma masu cewa ta shigo gidan nasu ta kwana sun ce wlh sai dai ta kwana a waje.
Wannan wace irin rayuwar,alokacin da iyayenmu suke kokarin ganin sun kare mutuncinmu ita kuma lokcin take watsar da mutuncin tata yar,kuma ita kadai Allah ya bata fa.
Nasan wasu zasu ce karshe neman abinda zata bawa yarinyar take fita yi,ko kadan wlh duk wata sai "yar yayarta ta aiko mata da kayan abinci masu yawan da zasu iya wata 3 ko 4 basu kare ba,kuma duk wata take aiko da shi.
Sannan duk wata sai an aiko mata da kudin maganin yarinyar amma wlh ko period take yi sai dai makota su gyarata balle ta siyasa yarinyar magani in tana rashin lafiya sannan bata kai ta ganin likitan lalurarta,wanka kuwa zata iya fin wata guda baa mata ba,makotan da suka fara yi mata wanka haka taje ta zagesu wai suna kalle mata jikin yarinya haka suka hakura suka zuba mata ido,in tazo kusa da kai ko yafiyar miyau ba zaka iya yi na sbd wari da karni.
Don Allah duk wanda yasan wani mataki da za a dauka akan matar nan ya taimaka ko don makomar yarinyar nanAllah ba zai bar wasu iyayen ba wlh Ta haifi yarinya mai rangwamen hankali,Akallah tana da shekara kusan 27 zuwa 28 yanzu haka. Amma a haka take saka kai ta tafi tallan magunguna tun 7am har kusan 10pm,ta bar yarinyar tana gararamba a cikin anguwa,babu abinci safe,rana balle na dare sai wanda ya dubi Allah da Annabi ya samma yarinyar dan kadan. Kwanaki wani dan abokin Abbanmu yazo yace ai wa uwar yarinyar magana samarin anguwa suna lalata yarinyar su bata Naira 20 ko 50,duk tsanata da fitar dare haka na daidaici lokcin dawowarta naje na gaya mata abinda aka zo da shi sbd hankali na ya tashi wlh,a lokcin ta nuna min zata gyara ta dinga bayar da ita ajiya a wani gidan amma karshe bata gyara ba sai zagi da ta biyo bayana da shi. Babban abin tashin hankalin yanzu ta tsiri tafiya tallan magungunanta wasu garuruwan da zata je tai kwana 2 ko 3 ma kuma bata bar yarinyar a hannun kowa ba,sai wanda ya dubi Allah in dare yayi yace ta shigo gidansa ta kwana. Yau ma ta sake saka kanta ta yi irin wannan tafiyar,su kuma masu cewa ta shigo gidan nasu ta kwana sun ce wlh sai dai ta kwana a waje. Wannan wace irin rayuwar,alokacin da iyayenmu suke kokarin ganin sun kare mutuncinmu ita kuma lokcin take watsar da mutuncin tata yar,kuma ita kadai Allah ya bata fa. Nasan wasu zasu ce karshe neman abinda zata bawa yarinyar take fita yi,ko kadan wlh duk wata sai "yar yayarta ta aiko mata da kayan abinci masu yawan da zasu iya wata 3 ko 4 basu kare ba,kuma duk wata take aiko da shi. Sannan duk wata sai an aiko mata da kudin maganin yarinyar amma wlh ko period take yi sai dai makota su gyarata balle ta siyasa yarinyar magani in tana rashin lafiya sannan bata kai ta ganin likitan lalurarta,wanka kuwa zata iya fin wata guda baa mata ba,makotan da suka fara yi mata wanka haka taje ta zagesu wai suna kalle mata jikin yarinya haka suka hakura suka zuba mata ido,in tazo kusa da kai ko yafiyar miyau ba zaka iya yi na sbd wari da karni. Don Allah duk wanda yasan wani mataki da za a dauka akan matar nan ya taimaka ko don makomar yarinyar nan🙏0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
More Results