Sponsored
abbasbadamasi

@abbasbadamasi

261 Posts
101 Photos
6 Videos
Lives in Katsina state
From Kankara
Male
03/04/2000
    Farming at Farm
    Studied National diploma at Hassan Usman Katsina polytechnic
    Class of ND2
Recent Updates
  • Da Dumi-Dumi

    Kotun kolin Najeriya ta soke zaben kananan hukumomin jihar Rivers da aka yi a watan Oktobar 2024. Kotun ta kuma bukaci Babban Bankin Najeriya ya dakatar da tura wa kananan hukumomin jihar kudadensu
    Da Dumi-Dumi Kotun kolin Najeriya ta soke zaben kananan hukumomin jihar Rivers da aka yi a watan Oktobar 2024. Kotun ta kuma bukaci Babban Bankin Najeriya ya dakatar da tura wa kananan hukumomin jihar kudadensu
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Salam barka da rana
    Salam barka da rana
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Narasa Meyasa Duk Sanda Naɗau Kuɗi Nabawa Mace Sai Nayi 2days Banada Ko Sisi
    Narasa Meyasa Duk Sanda Naɗau Kuɗi Nabawa Mace Sai Nayi 2days Banada Ko Sisi 💔😭
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Data 1GB N750
    Bulo Inchi 6 naira N360
    Zabi ya rage gareka matashi
    Data 1GB N750 Bulo Inchi 6 naira N360 Zabi ya rage gareka matashi🤗🤗 🤔
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • YANZU YANZU: Kotu ta bayar da Belin Farfesa Yusuf Usman a yau Alhamis.
    YANZU YANZU: Kotu ta bayar da Belin Farfesa Yusuf Usman a yau Alhamis.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Wasu alƙaluman hukumar ƙididdiga ta NBS sun nuna yadda tattalin arziƙin Najeriya ya samu haɓaka a watanni 4 na ƙarshen shekarar 2024, mafi ƙololuwa da aka gani cikin shekaru 3 da suka gabata.
    Ƙarin bayani: https://rfi.my/BRg1.f
    Wasu alƙaluman hukumar ƙididdiga ta NBS sun nuna yadda tattalin arziƙin Najeriya ya samu haɓaka a watanni 4 na ƙarshen shekarar 2024, mafi ƙololuwa da aka gani cikin shekaru 3 da suka gabata. Ƙarin bayani: https://rfi.my/BRg1.f
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • A ƙasashe daban daban, idan mutane suka gamu da larurar Ji, ko Gani, ko kuma karaya, abu na farko da suke yi shi ne ganin likita domin sama wa kansu lafiya.
    Sai dai a Najeriya, ɗabi’ar fakewa da rashin lafiyar domin rungumar barace-barace na neman zama ruwan dare game duniya a sassan ƙasar, la’akari da yadda wasu suka mayar da hanyar ta samun kuɗaɗe.
    Me kuke ganin ke haifar da wannan matsala, kuma wacce shawara za ku bayar ta yadda za a magance ta?
    Muna dakon ra’ayoyinku a lambarmu ta whatsapp ko shafinmu na facebook.
    A ƙasashe daban daban, idan mutane suka gamu da larurar Ji, ko Gani, ko kuma karaya, abu na farko da suke yi shi ne ganin likita domin sama wa kansu lafiya. Sai dai a Najeriya, ɗabi’ar fakewa da rashin lafiyar domin rungumar barace-barace na neman zama ruwan dare game duniya a sassan ƙasar, la’akari da yadda wasu suka mayar da hanyar ta samun kuɗaɗe. Me kuke ganin ke haifar da wannan matsala, kuma wacce shawara za ku bayar ta yadda za a magance ta? Muna dakon ra’ayoyinku a lambarmu ta whatsapp ko shafinmu na facebook.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Ya kamata a yabawa tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar bisa yadda ya jagoranci gyara tattalin arzikin Najeriya a lokacin Obasanjo -inji Nasir El-Rufai

    Me zaku ce ?
    Ya kamata a yabawa tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar bisa yadda ya jagoranci gyara tattalin arzikin Najeriya a lokacin Obasanjo -inji Nasir El-Rufai Me zaku ce ?
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Tace dani wai kudin anko
    ashe itace amaryar
    Kuma duk wacce taimin dariya
    Allah kaban ita amadadin tah
    By mg square
    Tace dani wai kudin anko👗 ashe itace amaryar 👰 Kuma duk wacce taimin dariya😂 Allah kaban ita amadadin tah💝😳😏 By mg square
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Kungiyar AES ta kasashen Nijar Mali da Burkina Faso ta fidda sabuwar tutar kungiyar a hukumance
    Kungiyar AES ta kasashen Nijar Mali da Burkina Faso ta fidda sabuwar tutar kungiyar a hukumance
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
More Stories