• STATEHOUSE PRESS RELEASE

    PRESIDENT TINUBU APPOINTS CHAIRMAN AND MEMBERS OF THE NATIONAL ASSEMBLY SERVICE COMMISSION

    President Bola Ahmed Tinubu has approved Dr Saviour Enyiekere's appointment as Chairman of the National Assembly Service Commission (NASC) for a five-year renewable term.

    Until his appointment, Enyiekere, an environmental specialist, was the deputy chief of staff to the Senate President.

    President Tinubu also approved the appointment of two commission members from each of the six geopolitical zones.

    The 12 members are:

    NORTH WEST:

    (a) Suleiman Othman Hunkuyi

    (b) Hon. Yusuf A. Yusuf Tabuka

    NORTH EAST

    (c) Aminu Ibrahim Malle

    (d) Alhaji Lawan Maina Mahmud

    NORTH CENTRAL

    (e) Mark Hanmation Tersoo

    (f) Salihu Umar Agboola Balogun

    SOUTH WEST

    (g) Hon. Taiwo Olukemi Oluga

    (h) Hon. Afeez Ipeza-Balogun

    SOUTH EAST

    (i) Hon. Dr. Nnanna Uzor Kalu

    G) Festus Ifesinachi Odii

    SOUTH SOUTH

    (k) Patrick A. Giwa

    (l) Mrs. Mary Ekpenyong

    Like the chairperson, members of the Commission shall hold office for a renewable term of five years.

    Bayo Onanuga

    Special Adviser to the President

    (Information & Strategy)

    February 20, 2025
    STATEHOUSE PRESS RELEASE PRESIDENT TINUBU APPOINTS CHAIRMAN AND MEMBERS OF THE NATIONAL ASSEMBLY SERVICE COMMISSION President Bola Ahmed Tinubu has approved Dr Saviour Enyiekere's appointment as Chairman of the National Assembly Service Commission (NASC) for a five-year renewable term. Until his appointment, Enyiekere, an environmental specialist, was the deputy chief of staff to the Senate President. President Tinubu also approved the appointment of two commission members from each of the six geopolitical zones. The 12 members are: NORTH WEST: (a) Suleiman Othman Hunkuyi (b) Hon. Yusuf A. Yusuf Tabuka NORTH EAST (c) Aminu Ibrahim Malle (d) Alhaji Lawan Maina Mahmud NORTH CENTRAL (e) Mark Hanmation Tersoo (f) Salihu Umar Agboola Balogun SOUTH WEST (g) Hon. Taiwo Olukemi Oluga (h) Hon. Afeez Ipeza-Balogun SOUTH EAST (i) Hon. Dr. Nnanna Uzor Kalu G) Festus Ifesinachi Odii SOUTH SOUTH (k) Patrick A. Giwa (l) Mrs. Mary Ekpenyong Like the chairperson, members of the Commission shall hold office for a renewable term of five years. Bayo Onanuga Special Adviser to the President (Information & Strategy) February 20, 2025
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Design and produce yourself according to your dreams

    — Bangambiki Habyarimana
    #danloader
    Design and produce yourself according to your dreams — Bangambiki Habyarimana #danloader
    Positive
    1
    · 0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Popular actress, Etinosa Idemudia continues to drag her colleague, Frederick Leonard after she called him out over his attitude towards crew members, as she shares what a certain actor did.

    It would be recalled that the thespian ranted online recently over being blocked by the actor for correcting him about his attitude towards the crew members on set.

    According to her, the unnamed actor had asked the script director to come close, and when she did, he used her blouse to clean his sweat.
    She recently took to her Instagram page page to mention his name and share a story about a certain actor who treated a script director unfairly.
    She wrote …

    “An actor called a script supervisor to come closer which she did. Suddenly he pulled her dress close to his face and used her dress on her body to clean his sweat.
    The lady protested and the actor was yelling at her and demanded that the girl be kicked out of set because he is a GOD.
    Thankfully the director had the balls to reprimand the actor and stand up for the script supervisor….. Note, he never
    Apologized and his dab was right there with his PA.
    Even God will not treat a fellow human that way.”

    Etinosa captioned …

    “Bad behaviour..„ Good evening Frederick
    Etinosa revealed that when the lady protested, the actor called for her to be removed from set
    Popular actress, Etinosa Idemudia continues to drag her colleague, Frederick Leonard after she called him out over his attitude towards crew members, as she shares what a certain actor did. It would be recalled that the thespian ranted online recently over being blocked by the actor for correcting him about his attitude towards the crew members on set. According to her, the unnamed actor had asked the script director to come close, and when she did, he used her blouse to clean his sweat. She recently took to her Instagram page page to mention his name and share a story about a certain actor who treated a script director unfairly. She wrote … “An actor called a script supervisor to come closer which she did. Suddenly he pulled her dress close to his face and used her dress on her body to clean his sweat. The lady protested and the actor was yelling at her and demanded that the girl be kicked out of set because he is a GOD. Thankfully the director had the balls to reprimand the actor and stand up for the script supervisor….. Note, he never Apologized and his dab was right there with his PA. Even God will not treat a fellow human that way.” Etinosa captioned … “Bad behaviour..„ Good evening Frederick Etinosa revealed that when the lady protested, the actor called for her to be removed from set
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Mums always have their way of sweet talking you to tell the truth and than reprimanding you later on. The switch of moods is almost instantaneous such precious gifts we have.
    Mums always have their way of sweet talking you to tell the truth and than reprimanding you later on. The switch of moods is almost instantaneous 😄 such precious gifts we have.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Sabuwar kungiya ta bayyana a Kaduna, ƴaƴan ƙungiyar basu yi imani da addinin Musulunci ko na Kiristanci ba, sun karkata ga addinin gargajiya, kuma cikin ayyukansu akwai safarar mutane da raba ƴaƴa da iyayensu.

    Shugaban ƙungiyar Mista Yokana mazaunin birnin Jos ne a jihar Filato, amma hedkwatar ƙungiyar na da zama ne a jihar Kaduna. Kamar yadda 21st Century Chronicle ta ruwaito, sunan ƙungiyar ACHAD Life Mission International.
    Sabuwar kungiya ta bayyana a Kaduna, ƴaƴan ƙungiyar basu yi imani da addinin Musulunci ko na Kiristanci ba, sun karkata ga addinin gargajiya, kuma cikin ayyukansu akwai safarar mutane da raba ƴaƴa da iyayensu. Shugaban ƙungiyar Mista Yokana mazaunin birnin Jos ne a jihar Filato, amma hedkwatar ƙungiyar na da zama ne a jihar Kaduna. Kamar yadda 21st Century Chronicle ta ruwaito, sunan ƙungiyar ACHAD Life Mission International.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • AN KARRAMA FAUZIYYA D. SULEIMAN DA LAMBAR YABO TA PANDORA A MATSAYIN: "WADDA TA FI TAIMAKON AL’UMMA A 2024"

    Shahararriyar mai fafutukar tallafawa al’umma mabuƙata, kuma fitacciyar marubuciya a masana’antar Kannywood, Fauziyya D. Sulaiman ta samu lambar yabo ta (Pandora Award), a matsayin: "Wadda Ta Fi Taimakon Al’umma," (Best Community Impact Award).

    A ranar Laraba, 15 ga watan Janairu, 2025 aka gudanar da babban taron ba da lambobin yabon a Luxurian Event Centre da ke No. 19 Giɗaɗo Road, Kano.

    Bikin ba da lambobin yabon wanda ke zaman karo na shida a bana, ya zaƙulo muhimman mutane da suka yi fice a fannoni daban-daban, inda Fauziyya ta samu nasarar shiga a bana domin yaba wa da ƙara mata ƙarfin gwiwa kan ayyukan da ta ke yi. Yanzu haka ita ce mataimakiya ta musamman ga gwamnan Jihar Kano kan harkokin jinƙai da taimakon al’umma.
    AN KARRAMA FAUZIYYA D. SULEIMAN DA LAMBAR YABO TA PANDORA A MATSAYIN: "WADDA TA FI TAIMAKON AL’UMMA A 2024" Shahararriyar mai fafutukar tallafawa al’umma mabuƙata, kuma fitacciyar marubuciya a masana’antar Kannywood, Fauziyya D. Sulaiman ta samu lambar yabo ta (Pandora Award), a matsayin: "Wadda Ta Fi Taimakon Al’umma," (Best Community Impact Award). A ranar Laraba, 15 ga watan Janairu, 2025 aka gudanar da babban taron ba da lambobin yabon a Luxurian Event Centre da ke No. 19 Giɗaɗo Road, Kano. Bikin ba da lambobin yabon wanda ke zaman karo na shida a bana, ya zaƙulo muhimman mutane da suka yi fice a fannoni daban-daban, inda Fauziyya ta samu nasarar shiga a bana domin yaba wa da ƙara mata ƙarfin gwiwa kan ayyukan da ta ke yi. Yanzu haka ita ce mataimakiya ta musamman ga gwamnan Jihar Kano kan harkokin jinƙai da taimakon al’umma.
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • MARYAM TA JE ABUJA KARBAN iPhone 16 KO? LISSAFI YA KWABE!, DARASIN RAYUWA!

    Dazu da safe, Manajan gidan hotel na Palasa dake yankin Gwagwalada Abuja ya kai kara ofishin 'yan sanda na Gwagwalada bayan wani mutum ya mutu a dakin hotel din da ya kama shi da wata karuwa

    Sunan wanda ya mutu Lawal Ibrahim, sunan karuwarsa kuma Maryam Abba daga birnin Dutsen Jihar Jigawa, wanda sun hadu a social media watanni uku da suka wuce

    Abinda ya faru shine, Lawal ya kira Maryam zuwa Abuja, jiya da dare ya sauketa a Palasa Hotel sukayi zina, da garin yau Laraba ya waye da misalin karfe 6 na safe suka sake yin zina, Maryam tace suna cikin yin zina ya fado daga kanta ya suma numfashinsa ya dauke, ta yayyafa masa ruwa bai farfado ba

    Shine sai ta sanar da ma'aikatan gidan hotel din akazo aka daukeshi aka kai asibiti inda Likita ya tabbatar da Lawal Ibrahim ya mutu, zaku samu bibiyo na cikakken abinda ya faru a Telegram ta nan

    https://t.me/DattiassalafiyTech

    A yanzu haka Maryam tana hannun 'yan sanda an kaita zuwa Force CID Abuja don tabbatar da bincike akan musabbabin mutuwar abokin fasikancinta, abubuwa da aka samu sun hada da kankana da miyagun kwayoyi masu kara karfin jima'i

    Darasin da zamu dauka anan shine:

    Maryam 'yar Jihar Jigawa ne daga birnin Dutse, ta yiwa iyayenta karya ta taho Abuja domin ayi lalata da ita, abokin lalata ya mutu a kanta lokacin da suke cikin yin fasikanci, Allah ne Kadai ya san ranar da zata kubuta daga wannan tuhuma na kisan kai da ake mata

    Mutane mu ji tsoron Allah, babu wanda ya san a wani irin yanayi ajali zai zo masa, tabbas akwai abin takaici ace mutum musulmi yayi mummunan karshe irin wannan

    Matansa da 'ya'yansa da iyayensa, da 'yan uwa da abokansa duk sai sun yi da na sanin saninsa a rayuwa

    Haka ita ma yanzu Maryam sai tayi nadamar zuwanta duniya, domin yanzu lissafi ya kwabe mata, iyayenta da 'yan uwanta da sauran samarinta da take yaudara duk zasu san halin da take ciki

    Don Allah mu yi iya bakin kokarinmu wajen aikata ayyukan alheri tare da gudun munanan abubuwa da zasu rusa mana tarihi su zubar da kima da mutuncin mu

    Allah Ya tsare mana imanin mu, Ya bamu karfin yakar shaidan
    Shi kuma Lawal Ibrahim Allah Ya yafe masa, Ya bashi Aljannah don rahamarSa
    MARYAM TA JE ABUJA KARBAN iPhone 16 KO? LISSAFI YA KWABE!, DARASIN RAYUWA! Dazu da safe, Manajan gidan hotel na Palasa dake yankin Gwagwalada Abuja ya kai kara ofishin 'yan sanda na Gwagwalada bayan wani mutum ya mutu a dakin hotel din da ya kama shi da wata karuwa Sunan wanda ya mutu Lawal Ibrahim, sunan karuwarsa kuma Maryam Abba daga birnin Dutsen Jihar Jigawa, wanda sun hadu a social media watanni uku da suka wuce Abinda ya faru shine, Lawal ya kira Maryam zuwa Abuja, jiya da dare ya sauketa a Palasa Hotel sukayi zina, da garin yau Laraba ya waye da misalin karfe 6 na safe suka sake yin zina, Maryam tace suna cikin yin zina ya fado daga kanta ya suma numfashinsa ya dauke, ta yayyafa masa ruwa bai farfado ba Shine sai ta sanar da ma'aikatan gidan hotel din akazo aka daukeshi aka kai asibiti inda Likita ya tabbatar da Lawal Ibrahim ya mutu, zaku samu bibiyo na cikakken abinda ya faru a Telegram ta nan 👇 https://t.me/DattiassalafiyTech A yanzu haka Maryam tana hannun 'yan sanda an kaita zuwa Force CID Abuja don tabbatar da bincike akan musabbabin mutuwar abokin fasikancinta, abubuwa da aka samu sun hada da kankana da miyagun kwayoyi masu kara karfin jima'i Darasin da zamu dauka anan shine: 👇 Maryam 'yar Jihar Jigawa ne daga birnin Dutse, ta yiwa iyayenta karya ta taho Abuja domin ayi lalata da ita, abokin lalata ya mutu a kanta lokacin da suke cikin yin fasikanci, Allah ne Kadai ya san ranar da zata kubuta daga wannan tuhuma na kisan kai da ake mata Mutane mu ji tsoron Allah, babu wanda ya san a wani irin yanayi ajali zai zo masa, tabbas akwai abin takaici ace mutum musulmi yayi mummunan karshe irin wannan Matansa da 'ya'yansa da iyayensa, da 'yan uwa da abokansa duk sai sun yi da na sanin saninsa a rayuwa Haka ita ma yanzu Maryam sai tayi nadamar zuwanta duniya, domin yanzu lissafi ya kwabe mata, iyayenta da 'yan uwanta da sauran samarinta da take yaudara duk zasu san halin da take ciki Don Allah mu yi iya bakin kokarinmu wajen aikata ayyukan alheri tare da gudun munanan abubuwa da zasu rusa mana tarihi su zubar da kima da mutuncin mu Allah Ya tsare mana imanin mu, Ya bamu karfin yakar shaidan Shi kuma Lawal Ibrahim Allah Ya yafe masa, Ya bashi Aljannah don rahamarSa
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Indeed Money is devil? Suleiman Dauda
    One sentence for 25 year old Abubakar Muhammad Buba:
    He gave 110,000 naira to his friend Aliyu Muhammad to help him kill his biological father, Alh Muhammad Buba in order to inherit his father's estates.
    He was arrested in Chanchaga area of Minna on December 29
    The 52 year old father was attacked and stabbed to death in his residence at Korokpan, Paikoro LGA on October 13 .
    He paid a deposit of 50,000 and later paid 60,000 after selling some of the properties of his father.
    Alliyu Muhammad the assassin that killed his father is on the run.
    One sentence for Abubakar Muhammad Buba.

    Copied
    Indeed Money is devil? Suleiman Dauda One sentence for 25 year old Abubakar Muhammad Buba: He gave 110,000 naira to his friend Aliyu Muhammad to help him kill his biological father, Alh Muhammad Buba in order to inherit his father's estates. He was arrested in Chanchaga area of Minna on December 29 The 52 year old father was attacked and stabbed to death in his residence at Korokpan, Paikoro LGA on October 13 . He paid a deposit of 50,000 and later paid 60,000 after selling some of the properties of his father. Alliyu Muhammad the assassin that killed his father is on the run. One sentence for Abubakar Muhammad Buba. Copied
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • LAIFUKA DA ANNABI YAYI HANI GA AIKATA SU.

    (1) Daga ido a cikin sallah.

    (2) Yin waige acikin sallah.

    (3) Wuce wa gaban mai sallah.

    (4) Nuna musulmi da makami.

    (5) Zagin (yanayin) sanyi.

    (6) Zagin (yanayin) zafi.

    (7) Yin fitsari ko bayan gida. Acikin ruwa.

    (8) Bayan gida (kashi) a hanya.

    (9) Zaman hira bayan sallar isha.

    (10) Zagin iska.

    (11) Dagokan maibin sallah kafin liman.

    (12) Yin rantsuwa lokacin ciniki koda kana da gaskiya.

    (13) Yin aski ko yanke kunba,acikin goman farko na zulhajj.

    (14) Aske gemu.

    (15) Barin gashin baki.

    (16) Barin tufafi suja kasa.

    (17) Yin magana liman na huduba.

    (18) Cin albasa, ko tafarnuwa lokacin shiga jama’a.

    (19) Hassada.

    (20) Bincike(mara kyau).

    (21) Ha’inci. (22) Zalunci.

    (23) Zagin musulmi.

    (24) Cin mutuncin mutum.

    (25) Gulma.

    (26) Kin cika alkawari.

    (27) Alfahari.

    (28) Takama.

    (29) Zato.

    (30) Warewar mutum biyu (suyi magana) alhalin su ukune, batare da iziniba.

    (31) Cutar da dabba.

    (32) Cin riba.

    (33) Riya.

    (34) Kebewa da mace (ba ajnabiyyaba).

    (35) Kallon mace (wadda ba ajnabiyyaba).

    (36) Rantsuwa akan karya.

    (37) Yawan rantsuwa.

    (38) Yin koyi da kafiri.

    (39) Yin tsarki da hannun dama.

    (40) Barin wuta akunne lokacin barci.

    (41) Tafiya da takalmi daya.

    (42) Zuwa gun bokaye.

    (43) Aje kare a gida (banda na farauta ko gidan Gona).

    (44) Daura ma dabba karaurawa.

    (45) Ware juma’a don yin azumin nafila.

    (46) Yin rantsuwa da wani abu ba Allah ba.

    (47) Kiran wani da sunan sarkin sarakuna. (Allah ne sarkin sarakuna).

    (48) Abota da fasiki.

    (49) Fadin August yayi ruwa (wata ko tauraro).

    (50) Zagin zakara.

    (51) Kafirta musulmi.

    (52) Mace tai azumin nafila batare da izinin mujin taba (in yana nan).

    (53) Kaurace ma gadon miji ga mace.

    (54) Cin abinci da hannun hagu.

    (55) Zama akan kabari.

    (56) Fita garin da annoba ta afka mashi.

    (57) Shiga garin da annoba ta afka masa.

    (58) Fifita danda acikin ‘ya’ya.

    (59) Yin azumi har akai dare.

    (60) Tsafi.

    (61) Cin mushe.

    (62) Cin hanci.

    Allah ya bamu iKon kiyayewa
    LAIFUKA DA ANNABI YAYI HANI GA AIKATA SU. (1) Daga ido a cikin sallah. (2) Yin waige acikin sallah. (3) Wuce wa gaban mai sallah. (4) Nuna musulmi da makami. (5) Zagin (yanayin) sanyi. (6) Zagin (yanayin) zafi. (7) Yin fitsari ko bayan gida. Acikin ruwa. (8) Bayan gida (kashi) a hanya. (9) Zaman hira bayan sallar isha. (10) Zagin iska. (11) Dagokan maibin sallah kafin liman. (12) Yin rantsuwa lokacin ciniki koda kana da gaskiya. (13) Yin aski ko yanke kunba,acikin goman farko na zulhajj. (14) Aske gemu. (15) Barin gashin baki. (16) Barin tufafi suja kasa. (17) Yin magana liman na huduba. (18) Cin albasa, ko tafarnuwa lokacin shiga jama’a. (19) Hassada. (20) Bincike(mara kyau). (21) Ha’inci. (22) Zalunci. (23) Zagin musulmi. (24) Cin mutuncin mutum. (25) Gulma. (26) Kin cika alkawari. (27) Alfahari. (28) Takama. (29) Zato. (30) Warewar mutum biyu (suyi magana) alhalin su ukune, batare da iziniba. (31) Cutar da dabba. (32) Cin riba. (33) Riya. (34) Kebewa da mace (ba ajnabiyyaba). (35) Kallon mace (wadda ba ajnabiyyaba). (36) Rantsuwa akan karya. (37) Yawan rantsuwa. (38) Yin koyi da kafiri. (39) Yin tsarki da hannun dama. (40) Barin wuta akunne lokacin barci. (41) Tafiya da takalmi daya. (42) Zuwa gun bokaye. (43) Aje kare a gida (banda na farauta ko gidan Gona). (44) Daura ma dabba karaurawa. (45) Ware juma’a don yin azumin nafila. (46) Yin rantsuwa da wani abu ba Allah ba. (47) Kiran wani da sunan sarkin sarakuna. (Allah ne sarkin sarakuna). (48) Abota da fasiki. (49) Fadin August yayi ruwa (wata ko tauraro). (50) Zagin zakara. (51) Kafirta musulmi. (52) Mace tai azumin nafila batare da izinin mujin taba (in yana nan). (53) Kaurace ma gadon miji ga mace. (54) Cin abinci da hannun hagu. (55) Zama akan kabari. (56) Fita garin da annoba ta afka mashi. (57) Shiga garin da annoba ta afka masa. (58) Fifita danda acikin ‘ya’ya. (59) Yin azumi har akai dare. (60) Tsafi. (61) Cin mushe. (62) Cin hanci. Allah ya bamu iKon kiyayewa
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
  • Today's Biggest Headlines

    1. Wave of terror: New attacks plunge 10 states into anxiety

    === https://punchng.com/wave-of-terror-new-attacks-plunge-10-states-into-anxiety/

    2. Corruption responsible for Africa’s debt burden – Obasanjo

    === https://punchng.com/corruption-responsible-for-africas-debt-burden-obasanjo/

    3. Subscribers demand telecom service overhaul ahead of tariff hike

    === https://punchng.com/subscribers-demand-telecom-service-overhaul-ahead-of-tariff-hike/

    4. Men interested in dating me shouldn’t be scared — Kaffy

    === https://punchng.com/men-interested-in-dating-me-shouldnt-be-scared-kaffy/

    5. Kano Throne: Emir Sanusi secures victory against Bayero as A’Court overturns Justice Liman’s verdict

    === https://punchng.com/kano-throne-emir-sanusi-secures-victory-against-bayero-as-acourt-overturns-justice-limans-verdict/

    6. Esu-not-Satan: Traditional worshippers battle bias, seek to change stereotype

    === https://punchng.com/esu-not-satan-traditional-worshippers-battle-bias-seek-to-change-stereotype/

    7. Kingmakers protest as Makinde appoints new Alaafin

    === https://punchng.com/kingmakers-protest-as-makinde-appoints-new-alaafin/

    8. How three-year-old’s assault sparks debate on corporal punishment, teacher brutality

    === https://punchng.com/how-three-year-olds-assault-sparks-debate-on-corporal-punishment-teacher-brutality/

    9. Ibadan stampede: God will vindicate you, Ooni tells ex-queen

    === https://punchng.com/ibadan-stampede-god-will-vindicate-you-ooni-tells-ex-queen/

    10. Yobo, Martins tip Osimhen for United move

    === https://punchng.com/yobo-martins-tip-osimhen-for-united-move/

    #punch news
    Today's Biggest Headlines 1. Wave of terror: New attacks plunge 10 states into anxiety === https://punchng.com/wave-of-terror-new-attacks-plunge-10-states-into-anxiety/ 2. Corruption responsible for Africa’s debt burden – Obasanjo === https://punchng.com/corruption-responsible-for-africas-debt-burden-obasanjo/ 3. Subscribers demand telecom service overhaul ahead of tariff hike === https://punchng.com/subscribers-demand-telecom-service-overhaul-ahead-of-tariff-hike/ 4. Men interested in dating me shouldn’t be scared — Kaffy === https://punchng.com/men-interested-in-dating-me-shouldnt-be-scared-kaffy/ 5. Kano Throne: Emir Sanusi secures victory against Bayero as A’Court overturns Justice Liman’s verdict === https://punchng.com/kano-throne-emir-sanusi-secures-victory-against-bayero-as-acourt-overturns-justice-limans-verdict/ 6. Esu-not-Satan: Traditional worshippers battle bias, seek to change stereotype === https://punchng.com/esu-not-satan-traditional-worshippers-battle-bias-seek-to-change-stereotype/ 7. Kingmakers protest as Makinde appoints new Alaafin === https://punchng.com/kingmakers-protest-as-makinde-appoints-new-alaafin/ 8. How three-year-old’s assault sparks debate on corporal punishment, teacher brutality === https://punchng.com/how-three-year-olds-assault-sparks-debate-on-corporal-punishment-teacher-brutality/ 9. Ibadan stampede: God will vindicate you, Ooni tells ex-queen === https://punchng.com/ibadan-stampede-god-will-vindicate-you-ooni-tells-ex-queen/ 10. Yobo, Martins tip Osimhen for United move === https://punchng.com/yobo-martins-tip-osimhen-for-united-move/ #punch news
    0 Comments ·0 Shares ·0 Reviews
More Results
Upgrade to Pro
Choose the Plan That's Right for You